Imrana Abdullahi An bayyana Jihar Kaduna a matsayin Jihar da ta zama abin tausayi sakamakon irin halin tattalin arzikin kasa da aka shiga. Tsohon Sakataren Ilimin karamar hukumar Kaduna ta Arewa Muhammad Abubakar ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Kaduna. Ya ce halin da …
Read More »Ayi Koyi Da Masallacin Sultan Bello Kaduna – Na Barazil
Imrana Abdullahi Kaduna An yi kira ga Gwamnati da kuma sauran daukacin al’ummar musulmi duniya baki daya da su yi koyi da masallacin Sultan Bello da ke cikin garin kaduna. Kiran ya fito ne daga bakin shugaban kungiyar masu sayar da motoci reshen Jihar Kaduna Alhaji Ahmad Nabirazil ne ya …
Read More »Allah Ya Yi Wa Mai Kanti Baru Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Mai Kanti Baru Rasuwa Bayanan da muke samu daga tarayyar Nijeriya na cewa Allah ya yi wa tsohon shugaban kamfanin NNPC Dakta Mai Kanti Baru rasuwa. Alhaji Dakta Mai Kanti Baru kafin rasuwarsa shi ne shugaban hukumar NNPC da ya sauka kwanan nan A lokacin da …
Read More »AN Sace Shugaban Kungiyar Kiristoci Ta Kasa Reshen Nasarawa
Imrana Abdullahi Tsohon sakataren kungiyar Yohanna Samari, ya tabbatarwa da kafar yada labarai ta Resiyon Gwamnatin tarayya ( FRCN) cewa wadansu da ba a san ko su waye ba sun sace shugaban kungiyar Kiristoci reshen Jihar Nasarawa Bishop Joseph Masin da sula shigo cikin gidansa a Bukan Sidi a garin …
Read More »Sakon Samaila Baki : Me Rabon Duka Bai Jin Bari -Sama’la Baki
Sakon Samaila Baki… Me Rabon Duka Bai Jin Bari… Kwanakin baya nayi matashiya a kan yadda kananan yara, yan bakwaini ke cin mutuncin yayyen su da kuma dattawa wadda sun isa su haife su, ko kuma suna da irin su a gida. So tari, zaka ga bakwainin nan a kafafen …
Read More »An Kara Dokar Hana Fita A Kaduna Da Sati Biyu
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna Dakta Hadiza Balarabe, ta bayyana wa al’ummar Jihar cewa ta kara Sanya dokar hana fita da sati biyu. A cikin sanarwar da ta fitar ta yi godiya ga al’ummar Jihar Kaduna bisa irin yadda suka yi biyayya a kwanaki 60 wato tsawon watanni 2 da aka …
Read More »Ba Domin Makarantun Allon Ba Da Gwamnan Bai Iya Karanta Fatiha Ba – Shekarau
Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa rashin yin kyakkyawan tsari ne ya haifar da halin da makarantun allo suke ciki. Sanata Malam Ibrahim Shekarau, ya ce ya ji wani Gwamna daga Arewacin Nijeriya na cewa wai makarantun allon nan ba su tsinanawa kowa …
Read More »Allah Ya Yi Wa Sardaunan Matasan Nijeriya Rasuwa
” Allah ya yi wa Alhaji Mohammed Ibrahim Musa Gashash ( Sardaunan Matasan Nijeriya ) kuma shugaban kungiyar Tranquility Movement”. Rasuwa. Kamar yadda majiyarmu ta tabbatar mana cewa ya rasu yana da shekaru 71 a duniya. Kamar yadda majiyarmu ta bayyana mana cewa yar gajeruwar rashin lafiya ce ya yi …
Read More »An Bayyana Halin Cutar Korona Da Ake Ciki A Matsayin Jarabawa Daga Allah
Imrana Abdullahi Shugabar kungiyar wa’azi da yada addinin Musulunci IMWON ta kasa Malama Rabi’ah Shmad Sufuwan, ta bayyana hakuri, Juriya da komawa ga Allah a matsayin abin da ya dace a yanayin da ake ciki na Covid – 19 da ake kira Korona bairus. Ta bayyana hakan ne lokacin da …
Read More »Babban Maganin Cutar Korona Komawa Ga Allah – Umar Hashim Kwanar Mai shayi
Imrana Abdullahi Wani sanannen Malamin addinin musulunci da ke cikin garin Kaduna Shaikh Umar Hashim, ya bayyana babbar hanyar da za a samu nasarar kawar da Cutar Korona bairus ita ce a koma ga Allah Madaukakin sarki. Ya bayyana hakan ne lokacin da yake ganawa da manema labarai a kaduna …
Read More »