Mustapha Imrana Abdullahi Fitaccen dan siyasa da ya dade ya na Gwagwarmayar neman kujerar Gwamnan Jihar Katsina Injiya Muhammad Nura Khalil, ya bayyana cewa ya koma jam’iyyar APC domin ya ci gaba da taimakawa shugaba Muhammadu Buhari da kuma Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari. Ya tabbatar da hakan …
Read More »Babu Wata Mazabar Da APC Za Ta Fadi A Zamfara
Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’Aziz Abubakar Yari ya bayar da tabbacin cewa saboda karbuwar jam’iyyar APC take da shi a Jihar Zamfara babu wani akwatin zabe ko mazabar da ake jin Shakkun cin zabe a duk fadin Jihar Zamfara. Tsohon Gwamna Abdul’Aziz Yari Abubakar ya bayyana …
Read More »2023: Yan Kishin Kaduna Ta Tsakiya Sun Goyi Bayan Sardaunan Badarawa Da Zama Sanata Shiyyar
Daga Wakilin mu A YAYIN da babban zabe na shekarar 2023 ke gabatowa, wata kungiya da aka fi sani da Yan Kishin Shiyyar Kaduna Tsakiya ( Kaduna Central Patriots), ta sha alwashin tattara mutane da kayan aiki don tabbatar da tsohon Shugaban rikon kwarya na karamar hukumar Kaduna ta Arewa …
Read More »Shugabannin APC Sun Yaba Da Gudunmuwar Sardaunan Badarawa Da Ke Kawo Ci Gaba
GAMAYYAR hadin gwiwar shugabannin Jam’iyyar APC na Kananan Hukumomin shiyyar Kaduna ta Tsakiya sun yi kira da a sami wani kwakkwaran matsayi na girmamawa a ba tsohon Shugaban riko na Kaduna ta Arewa Honarabul Usman Ibrahim, wanda aka fi sani da Sardaunan Badarawa saboda biyayyarsa ga jam’iyyar. Shugannin …
Read More »Zamfara: Mun Amince Da Gwamna Mutawalle, A Matsayin Jagoran APC Na Zamfara, Inji Abubakar Aliyu MC Tsafe
Zamfara: Mun Amince Da Gwamna Mutawalle, A Matsayin Jagoran APC Na Zamfara, Inji Abubakar Aliyu MC Tsafe Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Shugaban Majalisar Karamar Hukumar Mulkin Tsafe a jahar Zamfara, Alhaji Abubakar Aliyu MC ya baiyana takaicinsa dangane da irin wasu rahotani na rashin gaskiya da haddasa rikici da suke …
Read More »Na Fi Kowa Cancantar Zama Shugaban APC Na Kasa – Abdul’Aziz Yari
Daga Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda al’ummar Jihar Zamfara da ke arewacin tarayyar Najeriya ke kokarin bayyanawa duniya irin nagarta, hakuri da juriyar babban jigon siyasar Jihar da Najeriya baki daya Alhaji Dokta Abdul’Aziz Abubalar Yari Shatiman Zamfara, kasancewarsa mutumin da ke taimakawa dimbin jama’ar birni da karkara wanda …
Read More »Abin Da Gwamnan Zamfara Ya Yi Dai- dai Ne – Yusuf Shitu Galambi
Mustapha Imrana Abdullahi An bayyana matakin da Gwamnan Jihar Zamfara ya dauka na ficewa saga cikin jam’iyyar PDP zuwa APC da cewa shi ne mafi alkairi da dacewa, a baki dayan tafiyar siyasarsa. Honarabul Yusuf Shitu Galambi, dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar mazabar Gwaram ne ya bayyana hakan …
Read More »Yari, El-Rufa’ Da Marafa Sun Kalubalanci Kalamin Shugaban Rikon APC Mai Mala Buni
Mustapha Imrana Abdullahi Sanata Kabiru Marafa jigon jam’iyyar APC daga Jihar Zamfara ya bayyana cewa dukkansu wato mutane uku da suka yi tattaunawar hadin Gwiwa da kafar yada labarai ta bbc sun kalubalanci Kalamin da shugaban rikon APC na kasa ya yi a Jihar Zamfara cewa Gwamna Matawalle ne jagoran …
Read More »Biyayya Ga Abdul’Aziz Yari Wajibi Ne – Dokta Suleiman Shinkafi
….Ba Mu San Kowa Ba Sai Abdul’azizi Yari Mustapha Imrana Abdullahi “Ba mu san kowa ba sai Abdul’Aziz Yari, Alhaji Mamuda Aliyu Sh9nkafi,Sanata Kabiru Mafara, Dauda Lawal Dare,Sagir Hamidu da kuma Ibrahim Shehu Bakauye su ne masu dimbin jama’a duk fadin Jihar Zamfara, don haka idanun shugabannin APC na kasa …
Read More »A Zamfara Dan Majalisa Ya Rasu Bayan Sauya Sheka Zuwa APC
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Zamfara na cewa an Sanya karfe Sha daya na ranar yau a matsayin lokacin da za a yi Jana’izar marigayi Honarabul Muhammad G. Ahmed (Walin Jangeru), da ya rasu a jiya da Dare a kan hanyar garin Tsafe dai …
Read More »