Zan Samar Da Ingantacciyar Kasuwar Cinikin Citta Ta Zamani A Jaba – Godfrey Gayya Imrana Abdullahi Mai neman jam’iyyar PDP ta tsayar da shi takarar shugabancin karamar hukumar Jaba a Jihar Kaduna Honarabul Godfrey Gayya ya bayyana cewa idan ya lashe zabe zai gina katafariyar kasuwar cinikin Citta …
Read More »Zan Inganta Rayuwar Mata Da Matasa – Zailani
Imrana Abdullahi Zailani A J Musa dan takarar shugaban karamar hukumar Kaduna ta Kudu da ke neman jam’iyyar PDP ta tsayar da shi takara ya shaidawa manema labarai cewa zai mayar da himma wajen taimakawa mata da matasa domin ciyar da al’umma gaba. Zailani A J Musa wanda ya kasance …
Read More »Ya Dace Gwamnati Ta Samar Da Mafita – Felix Hyate
Ya Dace Gwamnati Ta Samar Da Mafita – Felix Hyate Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP na Jihar Kaduna Honarabul Felix Hassan Hyate, ya yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’, da ta samar da wata mafita ko wani ingantaccen tsarin da zai kawo …
Read More »Matasa Na Da Muhimmanci Wajen Ci Gaban Al’umma
Muna Kokarin Jawo Matasa Ne A Ta Fi Tare Da Su – Auwal D Kaya Imrana Abdullahi Alhaji Auwal Dahiru Kaya, mai neman takarar shugabancin karamar hukumar Giwa cikin Jihar Kaduna ya bayyana cewa ya shigo Gwagwarmayar siyasa ne domin tafiya tare da matasa a tabbatar masu da irin muhimmancin …
Read More »Zan Samar Da Hanyoyin Ci gaba A Karamar Hukumar Kaduna Ta Arewa – Amoke
Zan Samar Da Hanyoyin Ci gaba A Karamar Hukumar Kaduna Ta Arewa – Amoke Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin da yake yi na ganin an samar da ingantaccen tsarin gudanar da kananan hukumomi a Jihar Kaduna da Nijeriya baki daya mai Gwagwarmaya domin fadakarwa da kwato yancin jama’a Malam Yusuf …
Read More »Muna Tare Da Gwamna Zulum Dari Bisa Dari – Yan Majalisa
Muna Tare Da Gwamna Zulum Dari Bisa Dari – Yan Majalisa Mustapha Imrana Abdullahi Yan majalisar dokokin Jihar Borno karkashin jagorancin shugaban majalisar Abdulkarim Lawan sun bayyana cewa su su na nan tare da Gwamna Farfesa Babagana Umara Zulum dari bisa dari don haka batun da wasu ke yadawa a …
Read More »PRP Ce Mafita Ga Yan Nijeriya – St Kamvem Nannim
Mustapha Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban jam’iyyar PRP reshen Jihar Kaduna St Kamvem Nannim ya yi kira ga daukacin yan Nijeriya da su rungumi jam’iyyar PRP domin ita ce kadai ta ragewa Talakawan kasar domin samun tsiran da zai tabbatar da ingantacciyar nasara. St Kamvem ya bayyana wa manema labarai a …
Read More »Hukumar Zaben Jihar Kaduna Ta Dage Ranar Zaben Kananan Hukumomi
Hukumar Zaben Jihar Kaduna Ta Dage Ranar Zaben Kananan Hukumomi Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar zabe mai zaman kanta a Jihar Kaduna ta dage lokacin gudanar da zaben da ta shirya yi a ranar 15 ga watan Mayu 2021 domin zaben shugabanni da Kansiloli a matakan Kananan hukumomin Jihar. Mai rikon …
Read More »Majalisa Za Ta Mara Wa INEC Baya Don Gudanar Da Ingataccen Zabe A 2023 — Ahmed Lawan
Majalisa Za Ta Mara Wa INEC Baya Don Gudanar Da Ingataccen Zabe A 2023 — Ahmed Lawan Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya bada tabbacin cewa majalisar dokoki ta tarayya za ta bada dukkan goyon bayan da ake bukata ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC …
Read More »Bamu Tsayar Da Dan takara Ba – Auwalu Branko
Bamu Tsayar Da Dan takara Ba – Auwalu Branko Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP reshen karamar hukumar Kaduna ta Arewa cikin Jihar Kaduna Alhaji Auwalu Branko ya karta jita jitar da ake yadawa cewa wai tuni sun tsayar da Dan takarar da zai yi wa jam’iyyar takara . Alhaji Auwalu …
Read More »