…Ya Karbi Bakuncin Musilmi, Kirista A ranar Sabuwar Shekarar 2021 Mustapha Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban jam’iyyar ceton al’umma PRP kuma shugaban shiyyar ta II, St Kamven Enoch Nannim, ya bayyana matsalar son zuciya da hadama cewa shi ne ke zama babbar matsalar yan siyasar Nijeriya. Ya bayyana hakan ne a …
Read More »Gwamnatin Borno Ta Amince Da Kashe Kudi Biliyan 6, Ayyuka 18
Gwamnatin Borno Ta Amince Da Kashe Kudi Biliyan 6, Ayyuka 18 Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Borno karkashin jagorancin Gwamna Babagana Umara Zullum a ranar Laraba ta amince da a kashe kudi naira biliyan shida domin aiwatar da ayyuka Goma sha Takwas (18) da kuma ayyukan kula da harkokin tsaro …
Read More »Zamu Mamaye Majalisar Wakilai Saboda Dan Majalisa Lawal Rabi’u – Matasa
Zamu Mamaye Majalisar Wakilai Saboda Dan Majalisa Lawal Rabi’u – Matasa Imrana Abdullahi Wadansu gamayyar kungiyoyin matasa daga arewacin tarayyar Nijeriya da kuma wadansu al’ummar Lere sun bayyanawa manema labarai a Kaduna cewa suna yin kira ga dukkan masu ruwa da tsaki game da harkokin shari’ar da ke cikin kotu …
Read More »Herder killed in Atyap Chiefdom, Zangon Kataf local government area
Herder killed in Atyap Chiefdom, Zangon Kataf local government area Five suspects arrested The military under the auspices of Operation Thunder Strike (OPTS) has informed the Kaduna State Government of the killing of a herder while grazing in Matyei village, Atyap Chiefdom of Zangon Kataf local government area. …
Read More »Na Fito Talara Ne Domin Yi Wa Jama’a Aiki- Isa Kwankwasiyya
Na Fito Talara Ne Domin Yi Wa Jama’a Aiki- Isa Kwankwasiyya Mustapha Imrana Abdullahi Mai Neman Jam’iyyar PDP ta tsayar da shi takarar kujerar shugaban karamar hukumar Kaduna ta Arewa a cikin Jihar Kaduna jigo a darikar Kwankwasiyya Alhaji Isa Abdullahi ( Balarabe), ya bayyana batun takararsa a matsayin hidima …
Read More »SANATA UBA SANI Ya Tallafawa Marayu A Bikin Murnar Cikarsa Shekaru 50
SANATA UBA SANI Ya Tallafawa Marayu A Bikin MurnarbCikarsa Shekaru 50 Mustapha Imrana Abdullahi Domin tabbatar da kiyaye doka da ka’idar yaki da cutar Korona, Sanata Uba Sani mai wakiltar yankin Kaduna ta tsakiya a satin da ya gabata ya takaita batun taron murnar cikarsa shekaru 50 inda ya mayar …
Read More »Mutane 47 Sun Kamu Da Korona, 12 Suka Mutu A Jigawa
Mutane 47 Sun Kamu Da Korona, 12 Suka Mutu A Jigawa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanai daga Jihar Jigawa yankin arewa maso Yamma na cewa an samu wata matar da ta kamu da Cutar Korona a Jihar Jigawa. Ita dai wannan mata an tabbatar da kamuwarta ne bayan da aka yi …
Read More »Farfesa Sule Bello Ne Shugaban PRP Ba Falalu Bello Ba – St Kamven Nannim
Farfesa Sule Bello Ne Shugaban PRP Ba Falalu Bello Ba – St Kamven Nannim Mataimakin shugaban Jam’iyyar PRP reshen Jihar Kaduna st Kamven enoch Nannim ya bayyana Farfesa Sule Bello a matsayin shugaban jam’iyyar PRP na kasa sabanin yadda wadansu ke ikirarin cewa Falalu Bello ba. ” Ai mu a …
Read More »Hatsari Mutanen Kano 16 Suka Yi Ba Harin Yan Bindiga Ba – Samuel Aruwan
Hatsari Mutanen Kano 16 Suka Yi Ba Harin Yan Bindiga Ba – Samuel Aruwan Mustapha Imrana Abdullahi Mutane 16 yan asalin Jihar Kano hadarin mota ne ya kashesu ba harin yan bindiga ba a kan hanyar Kaduna Abuja. Labarin da aka yi ta bayarwa a jiya cewa mutane yan asalin …
Read More »Mun So Buhari Yaje Majalisa Domin Amsa Dukkan Tambayar Da Za Su Yi Masa – Jama’a
Mun So Buhari Yaje Majalisa Domin Amsa Dukkan Tambayar Da Za Su Yi Masa – Jama’a Imrana Abdullahi Sakamakon irin yadda matsalar tsaro a tarayyar Nijeriya ke neman zamowa karfen kafa yasa tun bayan da aka yi wa wadansu masu aikin yankan Shinkafa a Jihar Borno da ke arewa maso …
Read More »