Home / Siyasa (page 22)

Siyasa

Gwamna Zulum Ya Hana Bangar Siyasa A Gwoza

Gwamna Zulum Ya Hana Bangar Siyasa A Gwoza Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum ya bayyana rashin jin dadinsa da irin yadda matasa ke yin bangar siyasa a Goza inda nan take ya soke duk wani nau’in bangar a wurin baki daya. Gwamna Zulum ya bayyana cewa …

Read More »

Har Yanzu Shehu Sani Na Jam’iyyar PRP

Har Yanzu Shehu Sani Na Jam’iyyar PRP  Imrana Abdullahi Sanata Shehu Sani da ya wakilci yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar Dattawan Nijeriya tsawon shekaru hudu ya bayyana cewa har yanzu ya na nan a cikin jam’iyyar ceton Talakawa mai suna PRP. Shehu Sani ya bayyana hakan ne a lokacin …

Read More »

Sokoto APC Rep, Arch Rabah, empowers 1000 constituents

  A Member of the House of Representatives, representing Wurno and Rabah Federal Constituency,under the platform of the All Progressives Congress ( APC), Architect Ibrahim Almustapha Aliyu Rabah, has empowered no fewer than one thousand of his constituents with various items, scholarship grants and cash.   The epoch-making event was …

Read More »

Shugaban PDP Ya Kalubalanci El-Rufa’I

Shugaban PDP Ya Kalubalanci El-Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna Felix Hassan Hyet, ya kalubalanci Gwamnan kaduna Nasiru Ahmed El-Rufa’i bisa irin yadda yake gudanar da al’amuran tafiyar da mulki a Jihar ba tare da kula ko yin amfani da tanajin doka da girmama jama’a ba …

Read More »

Sanya Mata A Gaba Ne Mafitar PDP – Amina Adamu Soba

Imrana Abdullahi Kaduna   Hajiya Amina Adamu Soba, tsohuwar yar takara a jam’iyyar PDP ta bayyana cewa matsalar fahimtar Juna ce kawai ke cikin jam’iyyar amma ba sabani ko Rabe Rabe kamar yadda wasu ke kokarin lakabawa yayan PDP ba. Ta ce hadin kai a zauna ayi shirin zaune da …

Read More »