Olawepo-Hashim Ya Gargadi Masu Rura Wutar Kabilanci, Ya Bayar Da Mafita A Kan Zaman Lafiya Mustapha Imrana Abdullahi Domin a samu ingantacciyar rayuwa ga kowa, ya zama wajibi yan Nijeriya su hanzarta yin watsi da batun bambance bambance a tsakaninsu musamman ta hanyar yin amfani da kalaman da ba su …
Read More »Gwamna Zulum Ya Hana Bangar Siyasa A Gwoza
Gwamna Zulum Ya Hana Bangar Siyasa A Gwoza Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum ya bayyana rashin jin dadinsa da irin yadda matasa ke yin bangar siyasa a Goza inda nan take ya soke duk wani nau’in bangar a wurin baki daya. Gwamna Zulum ya bayyana cewa …
Read More »Ba Mu Hana Kananan Hukumomi Karbar Haraji Ba – Dan Majalisa Aminu Makarfi
Ba Mu Hana Kananan Hukumomi Karbar Haraji Ba – Dan Majalisa Aminu Makarfi Imrana Abdullahi Dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Makarfi a majalisar dokoki ta Jihar Kaduna Alhaji Aminu Ahmad Makarfi ya Karyata jita jitar da ake yadawa cewa wai sun yi doka a majalisar dokoki sun hana kananan …
Read More »Har Yanzu Shehu Sani Na Jam’iyyar PRP
Har Yanzu Shehu Sani Na Jam’iyyar PRP Imrana Abdullahi Sanata Shehu Sani da ya wakilci yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar Dattawan Nijeriya tsawon shekaru hudu ya bayyana cewa har yanzu ya na nan a cikin jam’iyyar ceton Talakawa mai suna PRP. Shehu Sani ya bayyana hakan ne a lokacin …
Read More »Shugaba Muhammadu Buhari Ya Kaddamar Da Yin Rajistar Yan Jam’iyyar APC
Shugaba Muhammadu Buhari Ya Kaddamar Da Yin Rajistar Yan Jam’iyyar APC Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari ya kaddamar da fara sabunta katin zama dan jam’iyyar APC a garin Daura. A lokacin da shugaban kasar ya je domin sabunta wannan katin nasa na dan jam’iyyar APC, Gwamnan Jihar …
Read More »Sake Fasalin Kasa: Ya Dace Gwamnatin Tarayya, Masu Babatu Su Cimma Matsaya – Olawepo Hashim
Sake Fasalin Kasa: Ya Dace Gwamnatin Tarayya, Masu Babatu Su Cimma Matsaya – Olawepo Hashim Mustapha Imrana Abdullahi Wani dan kasuwa kuma dan takarar shugaban kasa a shekarar 2019 Mista Gbenga Olawepo Hashim ya ce lokaci ya yi da dukkan bangarorin da ke jayayya da Juna da za su …
Read More »Sokoto APC Rep, Arch Rabah, empowers 1000 constituents
A Member of the House of Representatives, representing Wurno and Rabah Federal Constituency,under the platform of the All Progressives Congress ( APC), Architect Ibrahim Almustapha Aliyu Rabah, has empowered no fewer than one thousand of his constituents with various items, scholarship grants and cash. The epoch-making event was …
Read More »Shugaban PDP Ya Kalubalanci El-Rufa’I
Shugaban PDP Ya Kalubalanci El-Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna Felix Hassan Hyet, ya kalubalanci Gwamnan kaduna Nasiru Ahmed El-Rufa’i bisa irin yadda yake gudanar da al’amuran tafiyar da mulki a Jihar ba tare da kula ko yin amfani da tanajin doka da girmama jama’a ba …
Read More »Sanya Mata A Gaba Ne Mafitar PDP – Amina Adamu Soba
Imrana Abdullahi Kaduna Hajiya Amina Adamu Soba, tsohuwar yar takara a jam’iyyar PDP ta bayyana cewa matsalar fahimtar Juna ce kawai ke cikin jam’iyyar amma ba sabani ko Rabe Rabe kamar yadda wasu ke kokarin lakabawa yayan PDP ba. Ta ce hadin kai a zauna ayi shirin zaune da …
Read More »My visit to Wamakko has nothing to do with politics says Bafarawa
My visit to Wamakko has nothing to do with politics says Bafarawa The former governor of Sokoto stake Alhaji Dalhatu Bafarawa has declared that his recent visit to Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, the leader of All Progressive Congress (APC) in Sokoto, has no political undertone whatsoever as he remains …
Read More »