Gwamnonin Arewa Sun Ji Kunya ? Mustapha Imrana Abdullahi Wani dan jam’iyyar APC a Jihar Kaduna ya bayyana abin da Gwamnonin arewacin Nijeriya suka yi a matsayin abin kunya na rashin zuwa Sallar Jana’izar ta tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa. Alhaji Yahaya Ji Sambo ne ya …
Read More »Sarkin Zazzau Na 19 Nada Kyakkyawan Nufi, Tunani Ga Masarautar Zazzau
Sarkin Zazzau Na 19 Nada Kyakkyawan Nufi, Tunani Ga Masarautar Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Dan Majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar Karamar hukumar Zariya Honarabul Dokta Abbas Tajuddeen (T J) ya bayyana sabon mai martaba Sarkin Zazzau Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli da cewa mutum ne mai kyakkyawar manufa ga masarautar …
Read More »Da Shaikh Jafar Da Albani Zariya Suna Da Rai Da Wani Cewa Zai Yi Kudi Aka Ba Su – Gwamnan Yobe
Da Shaikh Jafar Da Albani Zariya Suna Da Rai Da Wani Cewa Zai Yi Kudi Aka Ba Su – Gwamnan Yobe Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Yobe Mai Mala Buni, ya bayyana cewa kamar yadda malamai biyu suka bayyana wa jama’a cewa idan Buhari ya hau karagar mulki wani cewa zai …
Read More »Balarabe Musa Ya Karyata Sauka Daga Mukaminsa
Balarabe Musa Ya Karyata Sauka Daga Mukaminsa Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa ya Karyata rade radin da ake yadawa cewa wai ya sauka daga mukaminsa na kwamitin Amintattun Jam’iyyar PRP na kasa. Kamar yadda tsohon Gwamnan Tsohuwar Jihar Kaduna ya bayyana wa manema labarai …
Read More »GWAMNAN BAUCHI YA BUKACI ZABABBUN SHUWAGABANNIN KANANAN HUKUMOMI SU ZAMO KUSA DA AL’UMMA
GWAMNAN BAUCHI YA BUKACI ZABABBUN SHUWAGABANNIN KANANAN HUKUMOMI SU ZAMO KUSA DA AL’UMMA Gwamna Bala Muhammad Abdulkadir na jihar Bauchi ya bukaci sabbin Shuwagabannin kananan hukumomi guda 20 dasu zamo kusa da al’ummar su. Gwamnan yabasu wannan shawarine a lokacin da ake bikin rantsar da sabbin Shuwagabannin kananan hukumominne a …
Read More »Gwamnan Jihar Zamfara Ya Dauki Aniyar Canza Wa Arewa Suna
Gwamnan Jihar Zamfara Ya Dauki Aniyar Canza Wa Arewa Suna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Dokta Muhammadu Bello Matawallen Maradun ya yi kira ga daukacin sauran Jihohin arewacin Nijeriya da su dauki aniyar canza tunanin da wasu ke yi cewa wai yankin Cima zaune ne. Gwamnan ya dai …
Read More »Sanata Mandiya Ya Kai Mahadi Shehu Kotu
Mahadi Da Mandiya Za Su Hadu A Kotu BAYANAN da suke fitowa daga garin Katsina a karamar hukumar Katsina kuma a Jihar Katsina na cewa Sanatan da ke wakiltar mazabar yankin Funtuwa da ake kira yankin Karaduwa na cewa Sanata Bello Mandiya ya kai fitaccen dan Gwagwarmaya Mahadi Shehu …
Read More »Gwamna Ganduje Ya Dakatar Da Salihu Tanko Yakasai
Gwamna Ganduje Ya Dakatar Da Salihu Tanko Yakasai Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kano Alhaji Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya Dakatar da mai bashi shawara a kan kafofin yada labarai, Salihu Tanko Yakasai saboda abin da ya rubuta a kafar Sada zumunta a game da shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari. …
Read More »Wasu Jiga Jigan PDP Sun Yi Bitar Zaben 2019
Wasu Jiga Jigan PDP Sun Yi Bitar Zaben 2019 Imrana Abdullahi Wadansu Jiga Jigan jam’iyyar PDP da ta kwashe shekaru 16 ta na mulki a Nijeriya sun yi taron bitar zaben shekarar 2019 taron dai an yi shi ne karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan. Shi dai kwamitin …
Read More »Hassan Hyat Da Ibrahim Wusono Sun Lashe Zaben Shugabancin PDP A Kaduna
Hassan Hyat Da Ibrahim Wusono Sun Lashe Zaben Shugabancin PDP A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Ofishin jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna na cewa tsohon ministan harkokin sufurin Jiragen sama Honarabul Felix Hassan Hyat ya sake lashe zaben shugaban Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna, domin jagorancin …
Read More »