Honarabul Abubakar Yahya Kusada Ya Gabatar Da Kudirori 3 Gaban Majalisar Wakilai Imrana Abdullahi Injiniyan Zanen taswirar Gine Gine tare da kididdiga Honarabul Abubakar Yahya Kusada mniqs, CIPA, dan majalisa mai wakiltar kananan hukumomin Kankiya,Ingawa da Kusada a majalisar wakilai ta tarayya ya gabatar da kudirori uku gaban majalisar yana …
Read More »MUN KARBI FADUWAR PDP DA MUTUNCI DA DATTAKO – GWAMNAN BAUCHI
MUN KARBI FADUWAR PDP DA MUTUNCI DA DATTAKO – GWAMNAN BAUCHI Jamilu Bauchi : Yace rashin nasarar darasine garemu baki daya Gwamna Bala Muhammad Abdulkadir na jihar Bauchi ya bayyana jindadinsa da Godiyarsa ga daukancin mambobin PDP da goyon baya da yarda da rashin Nasara da aka yi a jam’iyyar …
Read More »Ana Ci Gaba Da Kada Kuri’a A Bakori
Ana Ci Gaba Da Kada Kuri’a A Bakori Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda muka fara gaya maku tun da safiyar yau Asabar a garin Bakori da ke Jihar cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta raba kayan zabe cikin lokaci, a ahalin yanzu karfe 12: 17 …
Read More »An Yi Kira Ga Jama’ar Bakori Su Kiyaye Doka Da Ka’ida
An Yi Kira Ga Jama’ar Bakori Su Kiyaye Doka Da Ka’ida Mustapha Mahmud Kanti Bello, Kwamishina ne na raya karkara a Jihar Katsina ya bayyana gamsuwarsa da irin yadda hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta raba kayan zabe a kan lokaci domin zaben cike gurbi na Dan majalisar …
Read More »Shugaban Masu Rinjaye Alhassan Ado Doguwa Ziyarci Dauda Dan Galan
Shugaban Masu Rinjaye Alhassan Ado Doguwa Ziyarci Dauda Dan Galan Mustapha Imrana Abdullahi A cikin wannan hoton za a iya ganin mashahurin Dan siyasa daga Jihar Kano Alhaji Dauda Dan Galan wanda a zamanin da can baya ba a iya bayanin tasirin siyasa ba tare da an ambaci wannan mashahurin …
Read More »Shugabancin APC Na Riko Bai Hana Ni Aiki – Mai Mala Buni
Shugabancin APC Na Riko Bai Hana Ni Aiki – Mai Mala Buni Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Yobe kuma shugaban rikon jam’iyyar APC na kasa Alhaji Mai Mala Buni ya bayyana cewa shugabancin APC baya hana shi yi wa jama’ar Yobe aikin da suka zabe shi ya yi masu. Gwamnan …
Read More »2023 :An Kai El- Rufa’I Kotu
Imrana Abdullahi Sakamakon irin tsananin matsuwar da wadansu mutane suka yi domin ganin Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i ya tsaya takarar neman shugabancin Nijeriya a shekarar 2023 yasa wadansu mutane suka kai shi kotu. Su dai wadanda suka kai shi kotun sun ce sun yi hakan ne domin …
Read More »An Samu Gawar Shugaban APC Na Jihar Nasarawa Da Aka Sace
An Samu Gawar Shugaban APC Na Jihar Nasarawa Da Aka Sace Imrana Abdullahi Wadansu mutanen da har yanzu ba a san ko su waye ba da suka sace shugaban jam’iyyar APC na Jihar Nasarawa Mista Philip Schekwo a Daren Jiya, a halin yanzu an tsinci Gawarsa Shi dai wanda …
Read More »Hatta Wayar Hannunmu Sai Da Aka Kwace – James Bawa Magaji
Hatta Wayar Hannunmu Sai Da Aka Kwace – James Bawa Magaji Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kaduna Mista James Bawa Magaji ya bayyana cewa a lokacin da za su fita daga gidan Gwamnati hatta wayoyinsu na hannu da aka ba su domin yin aiki sai da aka karbe. …
Read More »Zamu Mayar Da Martanin Da Mutum Ba Zai Iya Mayarwa Ba – Dayuabu Kerawa
Zamu Mayar Da Martanin Da Mutum Ba Zai Iya Mayarwa Ba – Dayuabu Kerawa Mustapha Imrana Abdullahi Alhaji Dayyabu Kerawa kansila ne mai wakiltar Mazabar Kerawa a karkashin jam’iyyar APC ya bayyana cewa nan gaba za su mayar da martanin da mutum ba zai iya mayar wa ba. Kansila Dayyabu …
Read More »