DAGA IMRANA ABDULLAHI Sabon zababben Gwamnan Jihar Zamfara karkashin jam’iyyar PDP Dokta Dauda Lawal Dare ya bayyana cewa da ikon Allah jama’a za su ga sabuwar Jihar Zamfara ta bangarorin rayuwar al’umma daban daban. Ya bayyana hakan ne a cikin wata tattaunawa da ya yi da kafar yada …
Read More »BAN TABA GANIN ZABE MAI KYAU BA KAMAR WANNAN – USAMAN NASARAWAN MAI LAYI
Daga IMRANA ABDULLAHI ALHAJI Usman Abdullahi Nasarawan Mai layi, babban mataimaki ne na musamman ga Gwamnan Jihar Zamfara ya bayyana cewa tun da yake bai ta ba ganin kyakkyawan zaben da aka yi kamar wannan karon ba. Usman Abdullahi ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema …
Read More »MUNA SON GWAMNA MATAWALLE YA RIKE MUTANEN KAUYUKA – MUTANEN BIRNIN MAGAJI
...A Guji Butulci Da Cin Amana Daga Imrana Abdullahi WATA gamayyar al’ummar mutanen kauyukan da suka fito daga Jihar Zamfara sun yi kira ga Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello Matawalle da ya tabbatar ya rike mutanen Kauyuka da hannu biyu domin samun nasara. Mutanen da suka fito daga Kauyukan …
Read More »A FITO A ZABI JAM’IYYAR APC – ABDUL’AZEEZ A. YARI
….Zan Yi Bakin Kokari Na Wajen Kawo Ci Gaba DAGA IMRANA ABDULLAHI Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara kuma zababben Sanata karkashin jam’iyyar APC Abdul’azeez Abubakar Yari, ya bayyana cewa zai yi iyakar kokarinsa wajen kawo ci gaban kasa tare da al’ummarta baki daya. “Kamar yadda na rika fadi a lokacin gangamin …
Read More »APC TA LASHE ZABEN MAZABAR FUNTUWA DA DANDUME
Daga Imrana Abdullahi Kasancewar an gudanar da zaben shugaban kasa da na yan majalisun tarayya da na Dattawa a tarayyar Najeriya tun bayan kawo karshen mulkin soja a shekaru 23 da suka gabata a halin yanzu hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa da ta aiwatar da zaben sun fara …
Read More »Asake Ya Kai Wa Sarkin Zazzau Ziyara, Ya Tabbatar Masa Da Hada Kan Jama’a Da Ci Gaban Jiha
Daga Imrana Abdullahi Gabanin zaben Gwamnonin da za a yi a ranar 11 ga watan Maris mai zuwa dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar Lebo Honarabul Jonathan Asake ya kai wa mai martaba Sarkin Zazzau wanda shi ne shugaban majalisar Sarakunan Jihar Kaduna Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli ziyara a …
Read More »JAM’IYYAR LEBO ZA TA KADDAMAR DA NEMAN ZABE A RANAR 6 GA WATAN FABRAIRU
…Za Mu Kaddamar Da Yakin Neman Zaben Kananan Hukumomi A Sabon Gari DAGA IMRANA ABDULLAHI Jam’iyyar Lebo ta kasa reshen Jihar Kaduna ta bayyana cewa za su kaddamar da Yakin neman zaben kananan hukumomi a ranar Litinin 6 ga watan Fabrairu domin shiga sako da dukkan lungunan Jihar Kaduna su …
Read More »ZA MU TABBATAR DA TSARO,SAMAR DA AIKIN YI DA HADIN KAN KASA – PETER OBI
…ZA A SAMU SABUWAR NAJERIYA DAGA IMRANA ABDULLAHI Dan takarar shugaban kasa Mista Peter Obi, ya bayyana cewa kasancewar a matsayin Kaduna na hedikwatar arewacin Najetiya ne ya sa muka fara kaddamar da kamfe din mu a Kaduna. Mu ba masu yin magana ne kawai ba saboda haka masu fada …
Read More »KO A TARON SHUGABAN KASA NE SAI HAKA – Isyaku Wada Faskari
DAGA IMRANA ABDULLAHI An bayyana irin gagarumin taron tarbar dan takarar Gwannan Jihar Katsina karkashin APC Dokta Dikko Umar Radda da cewa taron ko shugaban kasa ya zo garin Funtuwa da ke Jihar Katsina idan aka yi masa wannan gangamin hakika sai haka. Kwamared Isyaku Wada Faskari ne ya …
Read More »LOKACIN SIYASAR BAUTA YA WUCE A KARAMAR HUKUMAR KUDAN – UMAR KAURAN WALI
DAGA IMRANA ABDULLAHI Umar Suleiman Kauran Wali, kuma dan takarar neman kujerar majalisar dokokin Jihar Kaduna ne a karkashin jam’iyyar Lebo, ya bayyana cewa lokacin yin siyasar bauta a karamar hukumar Kudan ya wuce. Dan takara Umar Suleiman da aka fi Sani da Shatiman Kauran Wali, ya bayyana hakan ne …
Read More »