Home / Siyasa (page 6)

Siyasa

A FITO A ZABI JAM’IYYAR APC – ABDUL’AZEEZ A. YARI

….Zan Yi Bakin Kokari Na Wajen Kawo Ci Gaba DAGA IMRANA ABDULLAHI Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara kuma zababben Sanata karkashin jam’iyyar APC Abdul’azeez Abubakar Yari, ya bayyana cewa zai yi iyakar kokarinsa wajen kawo ci gaban kasa tare da al’ummarta baki daya. “Kamar yadda na rika fadi a lokacin gangamin …

Read More »

APC TA LASHE ZABEN MAZABAR FUNTUWA DA DANDUME

Daga Imrana Abdullahi Kasancewar an gudanar da zaben shugaban kasa da na yan majalisun tarayya da na Dattawa a tarayyar Najeriya tun bayan kawo karshen mulkin soja a shekaru 23 da suka gabata a halin yanzu hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa da ta aiwatar da zaben sun fara …

Read More »