Mustapha Imrana Abdullahi Wani fitacce daga cikin masu zaben Sarki a masarautar Zazzau, Limamin Konan Zazzau Malam Sani Aliyu ya rasu. A cikin wata takardar sanarwar da ke dauke da sa hannun mai magana da yawun masarautar Abdullahi Aliyu Kwarbai, ta bayyana rasuwar Limamin a daren yau Alhamis. “Allah …
Read More »Allah Ya Yi Wa Alhaji Sani Yaro Funtuwa Rasuwa
Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Funtuwa cikin Jihar Katsina na cewa Allah ya yi wa fitaccen dan kasuwa mai sana’ar kayayyakin Tireda rasuwa. Ya rasu ya bar Mace daya da yaya Goma sha Bakwai (17), Maza Takwas (8) Mata Tara (9). Kuma ya rasu ya bar jikoki …
Read More »Shugaban Rundunar Sojojin Kasa Na Nijeriya Ibrahim Attahiru Ya Rasu
Shugaban Rundunar Sojojin Kasa Na Nijeriya Ibrahim Attahiru Ya Rasu Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Iihar Kaduna na cewa Allah ya yi wa shugaban rundunar sojan kasa na tarayyar Nijeriya Ibrahim Attahiru rasuwa. Bayanan da muka tattara na cewa ya rasu ne sakamakon wani hadarin jirgi a …
Read More »Allah Ya Yi Wa Dokta Junaid Mohammed Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Dokta Junaid Mohammed Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Kano Arewacin tarayyar Nijeriya na cewa Allah ya yi wa Dokta Janaid Mohamamed rasuwa. Wannan sanarwar dai ta fito ne daga dan uwan marigayin Dokta Ahmed Salik, wanda ya kasance tsohon dan …
Read More »Allah Ya Yi Wa Tsohon Shugaban Hukumar Kwastan Dikko Inde Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Tsohon Shugaban Hukumar Kwastan Dikko Inde Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Musawa Jihar Katsina sun tabbatar mana da cewa Allah ya yi wa tsohon shugaban hukumar kwastan ta kasa Alhaji Dikko Abdullahi Inde rasuwa. Kamar yadda majiyar ta shaida mana cewa …
Read More »Allah Ya Yi Wa Tsohon Gwamnan Legas Lateef Kayode Jakande Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Tsohon Gwamnan Legas Lateef Kayode Jakande Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Legas Babajide Sanwo- Olu, ya bayar da sanarwar rasuwar tsohon Gwamnan Jihar Legas Alhaji Lateef Kayode Jakande. Sanarwar da Gwamnan ya bayar na cewa ina sanar da rasuwar tsohon Gwamnan Jihar Legas da ya …
Read More »Allah Ya Yi Wa Wakilin Muryar Amurka VOA Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Wakilin VOA Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar yan jarida ta kasa (NUJ) reshen Jihar Adamawa ta bayyana kaduwarta da samun labarin rasuwar daya daga cikin yayanta wakilin Muryar Amurka, Ibrahim Abdul’Aziz. Tsohon dan jarida wanda kafin rasuwarsa wakili ne na gidan rediyon muryar Amurka (VOA) kuma …
Read More »Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Shugaban Zakka Muhammad Lawal Maidoki Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Shugaban Zakka Muhammad Lawal Maidoki Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bauanan da muke samu daga Jihar Sakkwato na cewa Allah ya yi wa Mahaifiyar shugaban hukumar Zakka na Jihar Malam Muhammad Lawal Maidoki (sadaukin sakkwato) rasuwa. Za a yi Sallar Jana’izata da Yammacin nan ranar Laraba …
Read More »Allah Ya Yi Wa Tony Momoh Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Tony Momoh Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Labarin da ke shigo mana a yanzu a cikin dakinmu na labarai na cewa Allah ya yi wa Yarima Tony Momoh tsohon dan jarida kuma da siyasa Rasuwa. Shi dai marigayin ya taba zama ministan yada labarai da al’adu a …
Read More »Gwamnatin Jihar Sakkwato Na Kokarin Magance Matsalar Cutar Da Ta Bulla – Tambuwal
Gwamnatin Jihar Sakkwato Na Kokarin Magance Matsalar Cutar Da Ta Bulla – Tambuwal Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal, CFR Mutawallen Sakkwato ya bayyana cewa a madadin Gwamnati da kuma daukacin al’ummar Jihar, yana bayyana bakin cikinsa da jajantawa iyalai da yan uwan wadanda suka rasa …
Read More »