Home / Tag Archives: Matasa (page 2)

Tag Archives: Matasa

Gwamnatin Buhari Na Taimakawa Matasa – Dikko Radda

Gwamnatin Buhari Na Taimakawa Matasa – Dikko Radda Alhaji Dokta Dikko Umar Radda shugaban hukumar da ke kokarin kara inganta kanana da matsakaitan masana’antu na tarayyar Nijeriya ya bayyana dalilin da yasa hukumarsa suka shirya gagarumin bikin baje kolin kanana da matsakaitan masana’antu domin Sada su da kamfanoni, Bankin Manoma …

Read More »

Gwamnonin Arewa Sun Jinjinawa Matasan Arewa 

Gwamnonin Arewa Sun Jinjinawa Matasan Arewa  Imrana Abdullahi Shugaban Kungiyar Gwamnonin Arewacin tarayyar Nijeriya Gwamnan Jihar Filato Mista Simon Bako Lalong, ya bayyana irin farin ciki da jin dadin da Kungiyoyin matasan Arewacin tarayyar Nijeriya suka nuna karkashin jagorancin Nastura Ashiru Sharif. Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da …

Read More »

Muna Bukatar Matashi A Matsayin Shugaban Kasa – Makeri

Muna Bukatar Matashi A Matsayin Shugaban Kasa – Makeri Imrana Andullahi Wadansu matasa a tarayyar Nijeriya karkashin Inuwar matasa masu hangen zama shugabannin Gobe ( Visionaty Young Nigerian Leaders Initiative) sun yi kira ga daukacin matasan tarayyar Nijeriya da su farka domin karbar shugabancin kasar. Honarabul James Makeri ne ya …

Read More »

Dokta Garba Dantutture ya yi tuntubbe

A ‘yan kwanakin nan wasu faya-fayan bayanai da Dokta Garba Isiyaku Dantuture, Magatakardan Kwalejin Horas da Mallamai ta Tarayya (FCE) Katsina ya yi akan harkokun siyasa ya ke ta yawo a kafafen watsa labari na zamani. Kalaman da Dokta Garba Isiyaku ya yi sun biyo bayan wani taron karramawar da …

Read More »