Home / 2021 / September (page 5)

Monthly Archives: September 2021

Kungiyar Miyatti Allah Ta Nemi Gafara Ga Masari

Mustapha Imrana Abdullahi   Bayanan da ke shigo mana daga cikin garin Katsina na cewa kungiyar al’ummar Fulani ta Miyatti Allah Kautar hore ta nemi Gafarar Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari da ya yafe mata a kan wadansu kalaman da aka ce Sakataren ta na kasa ya yi …

Read More »

Jam’iyyar APC A Jihar Kebbi Na Cikin Hadari – Namashaya

Mustapha Imrana Abdullahi An bayyana jam’iyyar APC a matsayin jam’iyyar da ke cikin hadari don haka lamari ne da ke matukar bukatar daukar matakan gaggawa. Tsohon shugaban karamar hukumar Kalgo a Jihar Kebibi honarabul Umar Namashaya Digi, ya bayyana hakan lokacin da yake tattaunawa da kafar Talbijin ta Farin Wata. …

Read More »

Allah Ya Yi Wa Sarkin Sudan Na Kontagora Rasuwa

Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Kontagora na cewa Allah ya yi wa Sarkin Kontagora Alhaji Sa’idu Na – Maska rasuwa Kamar dai yadda zaku iya gani a wannan labarin hoton marigayin ne. Da haka muke addu’ar Allah ya gafarta masa ya albarkaci abin da ya bari.

Read More »

Mutanen Funtuwa Sun Gamsu Da Daukewar Layin MTN

Mustapha Imrana Abdullahi Al’ummar da ke zaune a karamar hukumar Funtuwa cikin Jihar Katsina sun bayyana cikakkiyar gamsuwarsu da irin yadda Gwamnatin tarayya karkashin Muhammadu Buhari ke kokarin kawar da yan ta’addan da ke addabar jama’a. A wani binciken jin ra’ayin jama’a da wakilin mu ya gudanar a garin na …

Read More »

No telecoms shutdown in Kaduna State

  The Kaduna State Government has no plans to shutdown telecoms services. It has not made such a decision, neither has it announced any such plans. The Kaduna State Government did not reach out to any federal agency to request a telecoms shutdown, and it has not in any way …

Read More »