Mako guda bayan dakatar da gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, shugaban kasa Bola Tinubu ya yi dai dai a wata ganawar sirri da tsohon gwamnan babban bankin kasa kuma Sarkin Kano na 14, Muhammad Sanusi II a fadar shugaban kasa. Abuja. Ya zuwa yanzu dai ba a …
Read More »Daily Archives: June 15, 2023
” I ‘II support orphans, vulnerable children as potential leaders” – Kebbi First Lady, Zainab Nasare
Kebbi state Governor’s wife, Hajiya Zainab Nasare Nasir Idris has pledged to support orphans and vulnerable children in the state to live meaningful lives as potential Nigeria leaders. The First Lady who was moved by the plight of the category of children while at a visit to …
Read More »TA TABBATA: Chukkol, Ne Ba Umar Ba shugaban Hukumar EFCC
 Sabanin irin yadda aka bayyana rahotannin baya-bayan nan na cewa Muhammad Umar ya gaji dakatarwar Abdulrasheed Bawa a matsayin shugaban riko na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, sai dai majiyarmu ta tabbatar da cewa Daraktan ayyuka na hukumar Abdulkarim Chukkol shi …
Read More »ABUBUWAN DA TALAKAWAN ZAMFARA KE BUKATA – NAFARU
HONARABUL BASHIR NAFARU, Talatar Mafara da ke cikin Jihar Zamafara ya bayyana irin abubuwan da talakawan Jihar ke bukata wajen sabuwar zababbiyar Gwamnati karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dauda Lawal. Honarabul B Nafaru, ya ce bayan mika cikakkiyar godiya ga Allah madaukakin sarki da ya ba su wannan Gwamnatin, “abu na …
Read More »Nigeria Institute of Architects Lauds Kano Governor Over Demolition of Illegal Structures, Sub-standard Buildings
– – – calls for the demostication of the new national building regulations code By Rabiu Kano with agency report The president of the Nigeria Institute of Architects( NIA) Architect Enyi Ben Ebo( FNIA) has applauded Kano state government for the demolition of illegal structures and …
Read More »Uwa Ta Yi Garkuwa Da Diyarta, Ta Bukaci A Biya Ta Naira Miliyan Uku
.Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wani Wata mata mai suna Rahama Sulaiman, mai shekaru 25, da laifin shirya garkuwa da ‘yarta ‘yar shekara shida (Hafsat Kabiru) ta kuma nemi tsohon mijin ta ya biya ta kudin fansa naira miliyan uku domin ta sako yarinyar. Kwamishinan ‘yan sandan …
Read More »