Daga Imrana Abdullahi Kamar dai irin yadda aka wayi gari a yau ranar Laraba ana ta yada maganganu a kan masarautun da tsohuwar gwamnatin ta kafa yasa Gwamnatin Jihar karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta fitar da sanarwar cewa Sabanin jita-jitar da ake yadawa a shafukan sada zumunta, gwamnatin Jihar …
Read More »Daily Archives: June 14, 2023
Umar Ne Mukaddashin Shugaban EFCC
Daga Imrana Abdullahi Mohammed Umar, Daraktan Ayyuka, shi ne shugaban riko na Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa na (EFCC). Nadin nasa ya biyo bayan dakatarwar da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Abdulrasheed Bawa. Tinubu, a wata sanarwa da Daraktan yada labarai na ofishin sakataren gwamnatin tarayya, …
Read More »A CASE FOR MEDICAL JOURNALISM
By Salisu Na’inna Dambatta The practice of journalism has deep and firm roots in Nigeria: it is like a big tree with many branches. Some of the branches focused on sports, politics, finance and the economy, aviation, energy, entertainment, education, agriculture, maritime services and even journalism itself. …
Read More »Tinubu Ya Dakatar Da Shugaban Hukumar EFCC
Shugaban tarayyar Najeriya Bola Tinubu ya dakatar da Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Willie Bassey ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fita  Shugaba Bola …
Read More »Kebbi Governor’s Wife rasies concerns over Out of School Children, GBV
By Suleiman Adamu, Sokoto WIFE of Kebbi state governor, Hajia Zainab Nasare Nasir Idris has raised concerns over high number of Out of School Children in the state. Accordingly , Hajiya Nasare harped on urgent need for parents to be alive to their moral and religious obligations …
Read More »POLITICS IS OVER, IT IS NOW TIME TO RESCUE ZAMFARA – GOVERNOR LAWAL TELLS ASSEMBLY MEMBERS
By Imrana Abdullahi Zamfara State Governor, Dauda Lawal, has urged the new members of Zamfara State House of Assembly to unite and work for the interest of the state. In a statement Signed SULAIMAN BALA IDRIS Senior Special Assistant (Media and Publicity) to Govenor of Zamfara State and …
Read More »Zulum Ya Bayar Da Taraktoci 312 Zuwa Ga Mazabu 312, Ya Kaddamar Da Tallafin Taki
… Ya bi Shettima a kan tarakta 1000 Daga Imrana Abdullahi Gwamna Babagana Umara Zulum a ranar Talata ya amince da bayar da tararaktoci 312 domin rabawa ga kungiyoyin manoma a kowace Mazabu 312 da ke fadin kananan hukumomin jihar Borno 27. An ba da taraktocin ne a matsayin aro …
Read More »