…Ta ce Ya Cancanci Zama Shugaba A Kaduna Ta Kudu Daga; USMAN NASIDI, Kaduna. WATA Kungiyar mai suna yanzu ne lokacin kuma lokacin namu ne, “The time is now The Time Is Our (TIM) da ke garin Kaduna, ta karrama Yusuf Danladi mataimaki na musamman ga Tsohon Ministan …
Read More »Daily Archives: June 5, 2023
Sergio Ramos Ya Mayar Da Martani Yayin Da Benzema Ya Fita
Shahararren dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Sergio Ramos, ya aika sakon fatan alheri ga Karim Benzema, wanda ya bar kungiyar bayan shekaru 14 a karshen mako. Benzema ya buga wasansa na karshe a Real Madrid a karshen mako da Athletic Club a Santiago Bernabeu. Bafaranshen ya zura …
Read More »AN YI KIRA GA MANIYYATAN JIHAR BAUCI SU KARA HAKURI
….A Shirye Muke Mu Mayarwa Masu Bukata Kudinsu Hukumar jindadin alhazai ta Jihar Bauchi ta kira yi Maniyyata aikin hajjin Bana da su kara hakuri, su kuma zauna a gidajensu har zuwa lokacin da aka bada sanarwar lika jadawalin jirginsu. Babban Sakataren Hukumar, Imam Abdurrahman Ibrahim Idris, shi ya yi …
Read More »KATSINA IZALA GROUP CONSTRUCTS EYE HOSPITAL
Work has been progressing steadily at the site for the construction of Eye Specialist Hospital by the Katsina Izalatul Bid’ah Eye Foundation. The Chairman of the Foundation, Alhaji Ibrahim Dabo Bujawa disclosed this shortly after a meeting of members of the Foundation at the site of the project along …
Read More »