Daga Imrana Abdullahi A cikin wata sanarwar da Gwamnatin Jihar Katsina ta fitar daga ofishin shugaban ma’aikata dauke da sa hannun Ado Yahaya,Daraktan kula da harkokin al’umma, sanarwar na dauke da kwanan wata ranar 6 ga watan Yuni, kuma mai dauke da lamba kamar haka 6/June/2023 da lamba KTS/HOS/S/70/VOLIII/400 sanarwar …
Read More »Daily Archives: June 11, 2023
Buni Ya Jajantawa Wadanda Gobarar Kasuwar Bayan-Tasha Ta Yiwa Barna
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ya bayyana matukar bakin cikinsa game da jin labarin afkuwar gobara da ta afku a kasuwar Bayan-Tasha (kasuwar Dubai) a daren ranar Jumu’a. A wata sanarwar manema labarai dauke da sa hannun mai taimaka masa kan …
Read More »