SANARWA TA MUSAMMAN.
A Ci gaba da yin Addu’oin Neman samun Nasarar shari ar da za a yanke hukuncinta a Kotun Koli Ga Mai Girma Gwamnan Jihar Sokoto Alhaji Aminu Waziri Tambuwal
Mutawallen Sakkwato, Ana Shedawa Daukachin Masoyan Mai Girma Gwamnan Cewa Yau Alhamis Za’a hadu da misali Karfe 03:00 na Yamma a Fakon Idi Sakkwato domin gabatar da addu’o’in.
Allah Ya Bada Ikon Zuwa Ya Kuma Bamu Nasara Ameen.
Sanarwa Daga.
Ahmad Saidu
Shugaban matasa na karamar hukumar Sakkwato ta Arewa.
THESHIELD Garkuwa