Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Kano ta hannun wani kwararrun dan jarida kwamared Bashir Rabe Mani, na tabbatar da cewa Allah ya yi wa tsohon dan jarida kuma mai fada a ji a cikin aikin Alhaji ABBA Lawan Kurmawa rasuwa. Bayanan dai na cewa marigayin ya …
Read More »Majalisa Ta Nemi A Kammala Gyaran Hanyar Zariya Zuwa Fambeguwa
Daga Bashir Bello, Abuja Majalisar Wakilan Nijeriya ta bukaci Ma’aikatar ayyuka da gidaje ta dauki dukkan matakan da suka wajaba domin kammala aikin gyaran hanyar da ta tashi daga Zariya zuwa Fambeguwa da ke jihar Kaduna, Arewa maso yammacin Nijeriya. Bukatar hakan na kunshe ne a …
Read More »Dalilin Rushe Gidan Rediyon Vision Mai Gajeren Zango Na Kaduna – Mahadi Shehu
Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda dimbin jama’a ke ta mamakin irin yadda kyakkyawar dangantaka da ke tsakanin Dokta Mahadi Shehu da kuma shugaban kamfanin “Vision Media Service” Alhaji Umar Faruq Musa wanda suka kasance masu kyakkyawar alaka mai kyau da mutunta Juna wanda har Umar Faruq Musa ya kawo …
Read More »Makarfi, Gummi da daruruwan jama’a sun halarci jana’izar Aliyu Abubakar Sokoto a Kaduna
Mustapha Imrana Andullahi Manyan mutane ciki har da tsohon gwamnan jahar Kaduna Sanata Ahmed Mohd Makarfi, Birgediya Janar Abdul’azeez Abubakar Gummi da sauransu suka halarci jana’izar Marigayi Aliyu Abubakar Sokoto wanda aka fi sani da Aliyu Sokoto, tsohon manajan kasuwanci na Yar Yaya Motors, wanda aka gudanar karkashin …
Read More »An Yi Kira Ga Daukacin Yan Nijeriya Su Zabi Masu Mutunci
Mustapha Imrana Abdullahi Alhaji Shehu Dalhatu ya yi kira ga daukacin al’ummar Nijeriya da su tabbatar sun zabi wadanda suke yayan mutane wato wanda yake dan mutane da ke da mafadi ba masu kunnen kashi ba. Shehu Dalhatu ya yi wannan kiran ne lokacin da yake tattaunawa da manema labarai …
Read More »Alllah Ya yiwa magaji na Malam Aliyu Abubakar Sokoto (Aliyu Kolfa) Rasuwa
Mustapha Imrana Abdullahi Bauanan da muke samu daga dan uwan marigayin Alhaji Yusuf Dinguadi na cewa Allah ya yi wa Manajan kamfanin Yar Yaya Motors, Kaduna rasuwa. Marigayin dai Ya rasu a yau Larba bayan wata gajeruwar rashin lafiya. Za ayi jana’izarsa a unguwar Badarawa dake Kaduna gobe Alhamis da …
Read More »An Karrama Dokta Aliyu Muhammad Waziri
An Karrama Shugaban Noman Zamani Da Lambar “Hasken Matasan Arewa” Imrana Abdullahi Kaduna Sakamakon yin aiki tukuru domin inganta rayuwa jama’a ya sa aka Karrama shigaban kungiyar Noman Zamani ta kasa Dokta Aliyu Muhammad Waziri, da lambar karramawa ta “Hasken Matasan Arewa”. Taron bayar da lambar karramawar dai an yi …
Read More »Alkalin Alkalan Jihar Kaduna Shehu Ibrahim Ya Rasu
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga birnin Zariya cikin Jihar Kadina na bayanin cewa Allah ya yi wa Alkalin Alkalan Jihar Alkali Shehu Ibrahim Ahmad rasuwa. Kamar yadda wata sanarwa da bayyana da ta fito daga Mansir Paki, sanarwar ta ce Alkalin alkalan na Jihar Kaduna ya rasu …
Read More »An Sace Dala Tiriliyon Talatin – Mahadi Shehu
Mustapha Imrana Abdullahi Dan Gwagwarmayar kwato wa jama’a yanci Dokta Mahadi Shehu ya bayyana binciken tonon sililin da yan jarida na duniya suka yi a matsayin babban al’amarin da ba a yi tsammani ba, sakamakon gano satar kudin da aka yi da suka kai dala tiriliyan Talatin. Ya ce …
Read More »Muna Neman A Bude Layukan Waya – Tambuwal
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana cewa sun rubutawa ma’aikatar kula da harkokin Sadarwa ta kasa da ta bude masu layukan wayar salula da can kwanan baya aka rufe domin jami’an tsaro su samu sukunin aiwatar da ayyukansu na yaki da yan bindiga. …
Read More »