MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Kwamitin shirya zaben dan takarar da zai tsayawa jam’iyyar APC takarar shugaban kasa a tarayyar Najeriya sun bayyana gargadi karara ga masu kokarin matsawa masu zaben dan takara su rubuta sunan da suke bukata sabanin irin tanaje tanajen zaben ya tanadar. A lokacin da aka fara gudanar …
Read More »YAN TAKARA 14 ZA SU FAFATA A ZABEN DAN TAKARAR SHIGABAN KASA A APC
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Jagororin kwamitin shirya zaben dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC domin tsayawa zaben shekarar 2023 sun bayyana cewa ya zuwa yanzu yan takara Goma sha hudu ne 14 za su fafata a zaben. Bayan da aka samu yawan yan takara mutum Tara da suka bayyana janyewarsu …
Read More »HUKUNCIN KOTU YA TABBATAR DA ZAN IYA TSAYAWA TAKARAR GWAMNA – ISA ASHIRU
IMRANA ABDULLAHI Gabanin lokacin zaben fitar da Gwani a jam’iyyar PDP a Jihar Kaduna, dan takarar Gwamna Honarabul Isa Mohammd Ashiru ya bayyanawa manema labarai cewa hukuncin da babbar kotu ta yanke ta wanke shi zai iya tsayawa takarar fitar ga Gwanin. Tsohon dan majalisar wakilai Isa Ashiru ya ce …
Read More »El-rufai, Dangote, Da Sauran Manyan Mutame Da Dama Ne Su Kai Gaisuwar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Bukar Shattima
Daga IMRANA ABDULLAHI, Kaduna Dimbin jiga Jigan yan Najeriya ne suka rika yin tururuwa a Jihar Kaduna domin yin gaisuwar ta’aziyya ga iyalan marigayi Bukar Shettima, tsohon babban jami’in yan Sanda da ya rasu ya na da shekaru 94 a duniya. Daga cikin manyan mutane daga Najeriya da suka gai …
Read More »KADA MA’AIKATA SU ZABI MASU KUNTATA MASU – SAKATARIYA CHRISTIANA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana taron fadakarwa ga ma’aikata da cewa saka ce da aka fara da kyakkyawan Zare. Bayanin hakan ya biyo bayan irin taron fadakarwar da Kungiyar Kwadago ta NLC ta fara yi ne a Jihar Kaduna arewacin tarayyar Najeriya. Sakatariyar kungiyar Christiana John Bawa ta …
Read More »GWAMNATIN MATAWALLE NA DA ALKIBLA – DOKTA SULEIMAN SHINKAFI
IMRANA ABDULLAHI An bayyana Gwamnatin Muhammadu Bello Matawalle na Jihara Zamfara da cewa gwamnati ce mai Alkibla da kowa ya san inda ta Dosa a duk fadin duniya baki daya. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, Mai ba Gwamnan Jihar Zamfara shawara a kan hulda da kasashen waje da kuma yin yarjejeniya …
Read More »AN RANTSAR DA SHUGABANNIN KANANAN HUKUMOMI A KATSINA
Daga Abdullahi Sheme An yi Bikin rantsar da Mataimakan Shuwagabannin Kananan Hukumomi tare da Sabbin Kansilolin Kananan Hukumomin Dandume, Danja, Faskari da Sabuwa a Jihar Katsina. A jiya Alhamis ne 14 ga watan afrilu 2022 aka rantsar da sabbin zababbun kansiloli a kananan hukumomin Dandume, Danja, Faskari da kuma …
Read More »SHEIKH El – ZAZZAKY YA TAIMAKAWA YAN JARIDA DA ABINCIN AZUMI
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI SAHARARREN Malamin addinin musulunci da ke tarayyar Najeriya Sheikh Ibrahim Yakubu El- zazzaky ya taimakawa yan jarida da abincin Azumi. Da yake mikawa manema labaran a Jihar Kaduna kayan abincin Azumin Malamin addinin Kirista Fasto Yohanna Y. D Buru, ya shaidawa yan jaridar cewa Malam Sheikh Ibrahim …
Read More »MAWADATA SU TAIMAKAWA MABUKATA A CIKIN AL’UMMA – SARDAUNAN NAGARTA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI AN yi kira ga mawadata da Allah ya ba hannu da shuni da su taimakawa mabukata da ke cikin al’umma kamar yadda addinin musulunci ya bayar da umarnin a aikata musamman a wannan wata na Azumi mai alfarma. Shugaban al’umma Mu’azu Mohammad Abubakar majidadin Gundumar Afaka kuma …
Read More »Hassada, Kiyayya Da Gaba A Tsakanin Malamai Ya Yi Yawa- Dokta Hamisu Ya’u
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI USTAZ DOKTA HAMISU YA’U, sanannen Malami ne mai wa’azin addinin musulunci kuma dan kasuwa ya bayyana cewa akwai wadansu matsalolin da suka yi wa jama’a yawa musamman ma kuma a bangaren malamai. Dokta Hamisu Ya’u, ya bayyana hakan ne a lokacin da yake gabatar da wa’azin watan …
Read More »