An Nada Bello Kagara Sarkin Yakin Danejin Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Bayan samun amincewar Mai martaba Sarkin Katsina Alhaji Abdulmumini Kabir Usman ga Danejin Katsina Hakimin Mahuta Alhaji Bello Abdulkadir Yammama na ya nada Alhaji Bello Kagara tare da wadansu mutane sha shida (16) sarautun gargajiya daban daban domin nuna …
Read More »An Yi Taron Tunawa Da Ranar Mata Ta Duniya A Kaduna
An Yi Taron Tunawa Da Ranar Mata Duniya A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin matan Jihar Kaduna da Nijeriya baki daya da su mayar da hankali wajen tsayawa domin neman mukamai daban daban ta yadda suma za su samu damar a dama da su kamar yadda …
Read More »Yan bindiga Sun Kaiwa Tawagar Gwamnan Banuwai Samuel Ortom Hari
Yan bindiga Sun Kaiwa Tawagar Gwamnan Banuwai Samuel Ortom Hari Mustapha Imrana Abdullahi Wadansu yan bindiga masu dauke da makamai sun kaiwa jerin motocin Gwamnan Jihar Banuwai Samuel Ortom hari a dai dai Tyo Mu, kusa da barikin sojojin sama da ke Makurdi, babban birnin Jihar Banuwai. Babban sakataren yada …
Read More »Yan bindiga Sun Watsa Garuruwa Sama Da 30 A Kasar Birnin – Sarkin Birnin Gwari
Yan bindiga Sun Watsa Garuruwa Sama Da 30 A Kasar Birnin – Sarkin Birnin Gwari Mustapha Imrana Abdullahi Mai Martaba Sarkin Birnin Gwari Alhaji Zubairu Jibril Mai Gwari II ya bayyana irin yadda wadansu garuruwa a karkashin Masarautarsa da suka kai sama da Talatin (30) a halin yanzu ba kowa …
Read More »Personal Aide of Wamakko, abducted killed by gunmen, buried in Sokoto
Personal Aide of Wamakko, abducted killed by gunmen, buried in Sokoto The Personal Aide of Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, Alhaji Abba Abbey Gidan Haki, who was abducted by some unknown gunmen on Thursday night, in Sokoto and subsequently killed, has been buried on Friday night . In …
Read More »Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 13, Sun Ji Wa 7 Rauni A Zangon Kataf, Kauru Da Chikun
Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 13, Sun Ji Wa 7 Rauni A Zangon Kataf, Kauru Da Chikun Mustapha Imrana Abdullahi ….Gidaje 56, Babura 16 aka Kona A karamar hukumar Kauru Bayanai da suke fitowa daga Jihar Kaduna na cewa an halaka mutane 13 wadansu Bakwai sun samu raunuka sakamakon wadansu …
Read More »Dokta Samia Suluhu Ta Zama Shugabar Tanzania
Dokta Samia Suluhu Ta Zama Shugabar Tanzania Mustapha Imrana Abdullahi Wannan matar ta zama sabuwar shugabar kasar Tanzania mace ta farko da ta dare kan irin wannan shugabancin. Kuma wannan alamace da ke nuna cewa hakan ta faru a Afrika. Ta zama shugaba ne sakamakon …
Read More »Shekaru Sama Da Ashirin Babu Wani Abu Na Ci Gaba A Kasar Birnin Gwari – Mai Gwari II
Shekaru Sama Da Ashirin Babu Wani Abu Na Ci Gaba A Kasar Birnin Gwari – Mai Gwari II Mustapha Imrana Abdullahi Mai Martaba Sarkin Birnin Gwari Alhaji Zubairu Jibril Mai Gwari na II ya bayyana cewa shekaru sama da Ashirin da suka gabata babu wani ci gaban da yankin su …
Read More »Aikin Mu Shi Ne Mu Tabbatar An Yi Aiki Da Doka – El- Rufa’i
Aikin Mu Shi Ne Mu Tabbatar An Yi Aiki Da Doka – El- Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ya bayyana cewa aikinsu a matsayin Gwamnati shi ne su yi aikin ganin an yi aiki da doka kamar yadda tanaje tanajen dokar ya tanadar. …
Read More »Farashin Kayan Amfanin Gona A Kasuwar Funtuwa, Karaye A Jihar Kano
Farashin Kayan Amfanin Gona A Kasuwar Funtuwa, Karaye A Jihar Kano Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda wakilinmu ya tuntubi Manoma kuma yan kasuwa da suka je kasuwar Funtuwa domin cin kasuwa wani mai suna Malam Najibu Unguwar Buhari Makera Funtuwa ya shaida mana cewa. Farashin buhun Masara mai cin …
Read More »