Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin an fadakar da daukacin dukkan jama’a game da irin abubuwan da ke faruwa na Gwamnati a Jihar Jigawa yasa Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya amince da nadin Hamisu Gumel a matsayin babban sakataren yada labaran sa. Bayanin h akan na kunshe ne …
Read More »Monthly Archives: June 2023
Sokoto Gov. appoints Ag. BoIR Chair, Zaki Tambuwal
GOVERNOR Dr. Ahmad Aliyu of Sokoto state on Tuesday appointed Alhaji Abubakar Zaki Tambuwal as Acting Executive Chairman, State Board of Internal Revenue. The appointment which is with immediate effect, followed approval by the governor according to a release issued Tuesday night by Abubakar Bawa , Press Secretary …
Read More »Banditry: Gov. Aliyu Sokoto meets security Chiefs, drives harmonise, responsive synergy
By Suleiman Adamu, Sokoto Governor Ahmad Aliyu Sokoto has met with security Chiefs in the state over recent bandits attacks that claimed over 30 lives in communities of Sokoto state. The security security meeting summoned by the governor was held in Government House Sokoto where Aliyu Sokoto …
Read More »Ya Dace Mutanen Kudu Maso Gabas Su Yi Koyi Da Azikiwe – Injiniya Kailani
A kokarin ganin an samu sabuwar Nijeriya da kowa zai yi alfahari da ita kuma ta bayar da gudunmawa a cikin gudanar da al’amuran sauran bangarorin duniya ya sa aka yi kira ga daukacin al’ummar yankin Kudu maso Gabas da su tabbatar sun bayar da gudunmawa ta hanyar yin koyi …
Read More »KATSINA STATE POLICE COMMAND GETS A NEW COMMISSIONER OF POLICE
The Inspector-General of Police, IGP Usman Alkali Baba, Psc(+), NPM, fdc, CFR, has deployed CP Aliyu Abubakar Musa as the twenty-fifth (25th) Commissioner of Police, Katsina State Command. He hails from Chanchaga LGA in Niger State. In a statement Signed by ASP Abubakar Sadiq Aliyu police Public relations officer(PPRO) and …
Read More »NLC, TUC Sun Dakatar Da Yajin Aikin Da Suka Shirya
 Bayanan da muke samu daga tarayyar Najeriya na cewa bayan wani taron kusan sa’o’i shida da gwamnatin tarayya ta yi da kungiyoyin kwadago a fadar shugaban kasa a Abuja, kungiyar kwadago ta kasa NLC da TUC a daren ranar Litinin din da ta gabata, sun dakatar da yajin aikin …
Read More »Wata Kungiya Ta Karrama Yusuf Danladi Da Lambar Yabo Ta Girmamawa
…Ta ce Ya Cancanci Zama Shugaba A Kaduna Ta Kudu Daga; USMAN NASIDI, Kaduna. WATA Kungiyar mai suna yanzu ne lokacin kuma lokacin namu ne, “The time is now The Time Is Our (TIM) da ke garin Kaduna, ta karrama Yusuf Danladi mataimaki na musamman ga Tsohon Ministan …
Read More »Sergio Ramos Ya Mayar Da Martani Yayin Da Benzema Ya Fita
Shahararren dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Sergio Ramos, ya aika sakon fatan alheri ga Karim Benzema, wanda ya bar kungiyar bayan shekaru 14 a karshen mako. Benzema ya buga wasansa na karshe a Real Madrid a karshen mako da Athletic Club a Santiago Bernabeu. Bafaranshen ya zura …
Read More »AN YI KIRA GA MANIYYATAN JIHAR BAUCI SU KARA HAKURI
….A Shirye Muke Mu Mayarwa Masu Bukata Kudinsu Hukumar jindadin alhazai ta Jihar Bauchi ta kira yi Maniyyata aikin hajjin Bana da su kara hakuri, su kuma zauna a gidajensu har zuwa lokacin da aka bada sanarwar lika jadawalin jirginsu. Babban Sakataren Hukumar, Imam Abdurrahman Ibrahim Idris, shi ya yi …
Read More »KATSINA IZALA GROUP CONSTRUCTS EYE HOSPITAL
Work has been progressing steadily at the site for the construction of Eye Specialist Hospital by the Katsina Izalatul Bid’ah Eye Foundation. The Chairman of the Foundation, Alhaji Ibrahim Dabo Bujawa disclosed this shortly after a meeting of members of the Foundation at the site of the project along …
Read More »